Kuyanga Hausa Novel Complete

Kuyanga Hausa Novel Complete

Kuyanga Hausa Novel Complete: KAINUWA WRITERS ASSOCIATION
United we stand and succeed Our ambition is to entertain motivate the mind of readers.

Kuyanga Page 1 to 5

Sarki Abdallah Adalin Sarki ne mutum me kamala da Son talakawansa Wanda yake da mata Uku sai yara biyu matarsa ta farko uwar gidan itace Hauwau Anace mata UMMAH

Mebi mata itace Saratu MAMAH sai ta Uku amaryar sarki itace Fatima Amma FATU akece mata

UMMAH macece me tsananin kishin gaske Tanada gadara da iko ita din yar gidan Sarautace tana buga ikonta agidan sarki domin sarki Abdallah yanaji da ita don haka take buga shaaninta ackn gidan kowa shakkarta yakeyi tundaga fadawaBayi maxa da Kuyangin gidan da duk wanda ke cin gidan har kishiyoyinta Danta Daya jal Yarima Anwar Wanda aka shagwaba shi da Gata Awaje yayi karatunsa Tundaga Sakandare har tagaba da Sakandaren wanda ba karamar tabarbarewar tarbiyya zamansa acan yaja masa ba don tun daya gama karatunsa yaki dawowa Yasamu guri xan babu kwaba babu harara

Har saida labarin abinda yakeyi yadawo kunnan me martaba yai masa aike takakkiya aka taho dashi

Yayi masa fada sosai har kurari yaimasa yace inhar baidaina ba zai yi masa Aure ackn dangi zai laluba yadaura masa Aure da koma wacece.

Aikin Anwar acan neman matan banza turawan nan sun sassanshi haka abokan banza yake muamula dasu basu da aikin komai saibin club club ana lolewa da mata anashan Giya ana raye raye

Amma yafi Ronce da wata baturiya data nace masa mesuna RIHANNA wacce duk wulakancinsa takan shanye Abu daya yasa yake danshan mintinta tasan takan iya kulawa da da namiji duk luggar yaudara da iya Romance ta kware

Inda tayi musu zarra kenan gata da kishin tsiya tasha zane mata masu kawo masa hari Amma ahakan yake yakiceta yaje yashana da wacce yakeso danma tana shakkarsa da bazata bari yasakeba

Anwar yanada isa da jinkai jinsa yake tamkar sarkin wani zubin to kullum azuciyarsa yana jin kome zaiyi babu wanda ya isa yakawo masa cikas tunda shi din dan sarkine me jiran gado

Mahaifiyarsa ke kara sakawa yaji izxa aransa akullum takan nusarsa cewar shine sarkin gobe duk da shi bawani son yazama sarki yakeyiba tunda yasan inya zama sarki dole yazauna guri guda kuma yabar duk abinda yakeyi knn

Sarki Abdallah akullum cikin bakin cikin Abinda dansa Anwar yakeyi yakeji aransa wanda yarasa yadda zaiyi dashi don yakintsu tunda shine babban dansa wanda wataran dole shine sarki agarin

Yasan da cewar Mahaifiyarsa ke xugashi tunda yahaneshi da zaman turai tace abarshi yahuta acan kafin wani lokaci bata son abinda zai bata masa rai.

Namijin Duniya Hausa Novel Complete

Sauran matan Sarki su idone nasu domin ta tsakiya MAMAH bata taba haihuwa ba itako Amaryar sarki FATU ta haifi Danta namiji tsiransu shekara biyar da Anwar yaron sunansa LAMIDO

Ummah bata kaunar FATU da Danta sbd Fatun bata dade da zuwa gidanba ta samu ciki

Ko MAMAH data rigata xuwa bata qullaci fatun ba domin MAMAH macece me tawakkali duniya bata dametaba

Kowane da daga cikinsu tadaukeshi tamkar ita ta haifeshi

Amma tun tasowarsu da suka girma sai tafi kaunar Lamido domin shi yarone me hankali magana ma bata dameshiba a Nigeria yayi karatunsa

Lokacin daya isa shiga jamia alokacin Sarki yaso turashi Turai shima Amma sai FATU taki amincewa sbd a ganinnta xaman turai ga yaro ba uwa ba uba na bata yaro da canza masa halinsa mekyau zuwa mara kyau tunda shima Anwar dayaje ba haka yakeba ada daga baya yakoyo wasu dabiun

Sarki bai bata rai akn hknba domin takawo masa kwararan hujjojinta akan rashin son zuwan nata Turai yakuma gamsu

MAMAH ma bataga laifin taba domin tasan komai kuma kansu ahade yake su biyun

Sautari UMMAH takance wai sun hade mata kai

Sukuwa shakkarta da sukeyine yasa basa shiga Sabgarta

 

Tun Dawowar da Anwar yayi Nigeria kusan wata biyar yaji yagaji da zaman atakure yake baya futa club balle korawa da neman mata sbd babu dama duk inda yayi ido akansa suke inma yayi awajen gari Sarki zai iyaji azo ace yabatawa gidan suna shiyasa yafison yafita away

Rihanna tayi ta damunsa akan inhar bai dawo Turai ba zata hado kayanta ta biyoshi ta nemi inda yake

Hankalinsa yadaga dan yasan zata iya shiko yasan inhar tazo kashinsa yagama bushewa ackn gidan

Ba shiri yahau hada kayan dazai tafi dasu domin yai mata Alqawarin zaitaho cikin Satin domin ma kwana biyu yabata zaitafin

Da tunanin yanda zaishawo kan Sarki yabarshi yatafin yashiga cikin gidan Bangaren Mahaifiyarsa domin yafara kai mata zancen su samo mafita tukun

Yana tafe afarfajiyar gidan yana tafiyar Jinkai da wani shankamshi da Rangaji ackn Shigar Alfarma ta sarauta

Bayi maza Da kuyangu mata nata aiyuka suna wuceshi tareda durkusawa suna kai gaisuwarsu ga Yarima sarkin gobe

Wata KUYANGA Yakurawa idanu dayaga tanata sharar gurin ajiye dawakai kanta ba dankwali dan gyalen data yane kanta ya xame bata saniba

Farace shar gata da hips ga nashanu suncika mata kirji

Ta dago zata bar gurin yakwalla mata kira

Aguje takaraso gareshi da biyayya ta durkusa tana gaidashi

Yakara kallonta na sakanni kana yace ckn shanqamshi me kikeyi acan

Da rawar murya tace inaina yinShara nakeyi

Yace Dama Sharar gurin Dawakai nakune mata kona Bayi Maza

Tayi kasa da kai tace ckn rage murya Allah yataimaki Yarima tuba nakeyi ba aikina bane MAHBUB nake tayawa yatafi wani uzurin

Yace MAHBUBwanene kuma MAHBUB

Tahau kame kame tazaci ko laifi tayi

Tace Abokin shawaratane tamu tazo dayashima yana tayani Aiki shiyasa nake tayashi

Ayanda take maganar yabashi Shaawa bakinta me kama da anzana heart yatsurawa idanu yaga tana motsashi ahankali

Koda tayi shiru shima shirun yayi yana kallonta kawai

Wani abu yaringa ayyanawa aransa

Dataji shi shiru saita dago kanta dasauri tayi tsammanin yatafine saitaga ashe yana gun

Tayi saurin yin kas da kanta don gudun kada suhada idanu

Yace mata meye sunanki

Tace sunana KUYANGA

Yace ke Sunanki nace zaki fadamin na gaskiy KUYANGA ba suna bane aguna wannan kalmar larabcine abangaren hausa kuma ace Baiwa

Tace Sunana ZEENATU

Ya gyada kai kawai yawuceta yana kara ayyana abubuwa ackn ransa

Koda yashiga cikin Dakin Mahaifiyar tasa tararta yayi hadimanta na mata hidima daga me matsa mata kafa ana mata tausa sai meyi mata furfita saikuma masu bare mata ayaba tana karba tanaci

Yana shiga hadiman suka miko tasu gaisuwar xuwa gareshi

Ya amsa da ka

Ta nuna musu kofa tareda alamun sufuta subasu guri

Saida suka futa kana yagyara zama yace UMMAH Barkanki da warhaka

Tayi murmushi Yawwa barkanka Abin faharina yarima Mejiran gado sarkin gobe da yardar Allah

Yayi murmushi yace Uwata maganin kukana yauma gani gabanki nakawo kukana nasan banda matsala tabangarenki zaki sharen hawaye Mai martaba kawai nakeji

Tace fadi ko meyeshi zanmaka zankuma saka ayi maka

Yace Ummah inaso inkoma Turai nagaji da zaman Nigeria niba aiki nake futaba kusan kullum nake gida bana motsa jiki kewa ta dameni kitaimakamin kisa baki me martaba yabarni intafi

Tayi murmushi Angama Yarima yaushe kake son katafin

Yace Jibi nashirya tafiyar

Tace Jibi jibin nan Amma baiyi kusaba kuwa nikaina bason kayi nesa dani nakeba gashi kaida akeso kahaye karaga wataran yaxaayi aga baka xama abaka

Yace kada kidamu da Wannan Ummah na wataran ai dole inxauna din nidai yanzu kiyimin kokari intafi

Tace kada kadamu kamar katafi kagama zanyiwa TAKAWA maganar ayau

Yayi murmushi yace Yawwa nagode Ummah saidai kuma

yai shiru yana sosa keya

Tace ehefadi mana yakai shiru kafadi komeye in akwai bazai gagara ba zanmaka

Yace ckn rage murya Saidai naga wata yarinya awaje ackn KUYANGU zanso mutafi da ita tayimin Rakiya domin ta hidimta mini acan

Murmushi tayi tace bakada wannan matsalar kowannensu akarkashinka suke kanada ikon kowanne bawa agidannan ko kuyangu dan haka kasa aranka kamar ka tafi da ita kagama yatake yarinyar

Take yahau kwatantata

Tagano ko wa yake nufi domin KUYANGA Zeenatu tafi kaf kuyangun gidan Nutsuwa dakyawun yanayi tanada kyau nagani afurta

Jin mahaifiyar tasa ta Amince masa yasa yaita xuba mata godiya

Shiyasa yake matuqar son mahaifiyar tasa baitaba neman abu ta bangarenta yarasaba tana son akullum tafaranta masa bata son laifinsa

Koda yafuto farfajiyar gidan baza ido yaitayi ko zai sake ganinta

Amma baiyi saar ganin kome kamartaba

Tsaki yaja Aransa yace to meye nawa nadamuwa da son ganinta Alhalin ita zata zamo gadon baccina ita xata xamo jin dadina ita zata zamo komai nawa sai yadda nayi da ita

 

_Tabdijan muje zuwa_
723 1028 AM Ummi Tandama KUYANGA

 

_KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_
United we stand and succeedOur ambition is to entertain motivate the mind of readers

httpswwwFacebookcomkainuwawritersassociation

 

Nabilancy Luv
Auntyn SS

 

510

mai Martaba Sarki Abdallah yayi shiru bayan gama jin Bayanan da Ummah Tazo masa dashi natafiyar Anwar Turai

Yakalleta yana murmushi yace Naga alamar yaronnan inmuka ta tashi bazai gyara halin saba Nikam bana sonsa da zaman wajen nan nafisonsa akusa damu domin Aure nake so yayi tunda yakai munzalin Aure ko Lamido yanzun ya isa Aure barantana shi

Ummah tace Aure ai nufin Allah ne baisamu wacce tayi masa bane shiyasa saimu tayashi da Addua kada mutakura masa Tunda can din yafi jindadi gara kabarshin yaje aidebe kewa yakeso yayi

Kina baiwa yaronnan gudummawa naga alamar bakya son yagyaru shiyasa kike daure masa gindi

Ta dafe kirji tacanza fuska

Kamar yaya Nikam walh babu wani daure masa gindi danakeyi kawai bana son yashiga takurane da damuwa Tunda shi bayaro bane da hankalinsa ai ko yana nesa damu bazai lalace ba shiriya fa ta Allah ce Addua kawai yadace muringa binsa dashi

Mai martaba yace Amma dai kinsan bazaki hada halinsa dana Lamido bako Lamido yafishi nutsuwa da hankali harma biyayya da ace Lamidon ne babba dana more

Ta katseshi tana kuka Kawai dai kace kafison Lamido akan shi nikam walh banajin Dadi sai inga kamar kana nunan banbancine kuma komai lalacewar Yarima ai dai shine babba kuma dole shizai zama sarki acan gaba

Yakatseta dacewa Saurara Fulani kinsan dacewa Adalin Sarki me kamun kai shike cancanta da yin sarauta akowace masarauta dan haka dole sai inyarima yakasance da hakan sannan zai mulki garin nan inko bai canzaba to Alumma bazasu soshiba Tunda ko a yanzun sunfara farga da banbancin halayyarsu

Tace To walh koma meye Nikam Bazan taba barin Wani bayan Yarima ya mulki garinnan ba inba shiba dan haka koma meye zaa yi masa shine dai gaba

Yadaga mata hannu ya isa meye na tada hankali da kuka indai wannan maganar mulki ce Allah ketsara komai bamu zamu tsara ba tafiya turai kuma Yaje yaita tafiya Nadaina hanashi tunda bakya so inhana din duk randa yagaji da zuwa yadaina Amma kusan da sani zanbashi mata nan ba dadewa ba
Har zatayi magana kuma saita fasa tunda bazata ari bakin yariman ba tasan halinsa sarai shima bazai so Auran hadiba

Ta mike tafuce batareda ta gaya masa cewar da yar rakiya zai tafiba wannan tafiyar tasan Sarkin bazai bariba

Ana gobe zai tafin Ummah tasa aka kira mata KUYANGA

Koda tazo ckn biyayya ta durkusa gabanta tana jiran umarni domin tayi tsammanin aiki aka kirata tayi

Ummah tace mata Kuyanga Zeenatu ko

Ta daga kai sama

To kifara shiri daga yau gobe zaku tafi turai keda yarima zakijene domin kiringa hidimta masa komai nashi kece basai yace ba indai aikin wahalane kada kibari yayi Har sai ranar da yaga damar dawowa zaku dawo tashi kije

 

KUYANGA Tace Angama Ranki yadade

Ta mike tafuce daga dakin fulanin

Koda takoma sashinsu zama tayi a inda suke zama da MAHBUB Ta zabga tagumi tashiga tunanin wai itace zataje turai tabdijan lallai zataji dadin Rayuwa zata canza tawaye tunda tashigo gidan sarki tun tana karama bata taba futa wajen gari ba sai gashi abin farin ciki zata keta hazo

TO ABIN BAKIN CIKIN FA wata xuciyar ta tambayeta tare dayi mata tunin abinda zatajeyi turai dakuma tuni da wanda zataje din

Take fuskarta tacanza daga walwala zuwa Damuwa

Zuciyarta tahau bugawa to shin wane irin zama zasuyi Alhalin halinsa bame kyau baneance yana shan giya ance yana neman mata zance ya yadu agidan dan dai ana boyewane kada aji abakin mutum a hukuntashi

Jitayi antabata afurgice tadago kanta saitaga ashe MAHBUB ne abokinta abokin shaawararta

Takalleshi kawai yau babu dariyar datakeyi masa

Yazauna kusa da ita yafahimci akwai damuwa yau kenan

Yacire mata tagumin da tayi yace ZEENAH Haka yake ce mata

Takalleshi akaro na biyu tasunkui dakai

Yace mata meya faru naganki ckn damuwa anyi miki wani abin ne bayan nabarki anan din

Ta dago ahankali tace Bayan barinka nan gurin aka aiko kirana daga Fulani

Koda naje kiran saitake gayamin wai infara shiri gobe Yarima zaiyi koma Turai dani xai tafi domin hidimta masa da koma kuma inmun tafi ba ranar dawowa harsai inyagaji yadawo dankansa.

Yar Tsakar Gida Hausa Novel Complete

MAHBUB yadafe kirjinsa tareda Rintse idanu yana kiran sunan Allah

Tabbas yashiga tashin hankali domin ayau yashiga halin dabai taba shiga ba arayuwarsa tunda yazo duniya

Yana bude idonsa kwalla nabiyo baya yace mata ZEENAH tafiyarki Turai tana daidai da tafiyar farin cikina nackn gidannan Domin kece me deban kewa akoyaushe kuma ke nake kallo nake jin dadi koda ina ckn jin Yunwa ke nake kallo naji nakoshi kinsan da cewa Nadade ina son

Yayi shiru yana goge kwallar datake gudu akuncinsa

Yakalleta ido da ido yace ZEENAH bantaba gaya miki Sirrin zuciyata ba saiyau yauma dole ce zata saka domin naga zakiyi nisa dani Walh ZEENAH zaman da nake dake bana abokantaka bace Na SO Ne zallah dan Allah kisoni koda bazamui Aure ba kice kema kina sona ko naringa tuno kalmar inajin Dadi

KUYANGA Taji wani yarrrajikinta taringajin shigar wani abu tundaga tafin kafarta har zuwa kwanyarta tabbas Tafahimci wannan abun dayake shigarta bakomai bane illah Son MAHBUB ada itakam tadaukeshi aboki amini amma ayau saitaji yanayin yajuye mata da So

Tabbas tana sonsa itama bayama data tuno zasuyiwa juna nisa saitaji xcyrta ta karye hawayen da basu zubo ba saigashi sunxubo ganin nasa ma sunzubo din

Tace ahankali MAHBUB meyasa baka gaya min tuntuniba meyasa kaboye sai yau da muka makarowa juna zaka fada yanzu gashi zanyi maka nisa

Yace Duk nisan da zakiyi indai kina sona to tamkar muna tare ne kedai kitaimaka ki furta min ko naji dadi

Takalleshi tayi murmushi tasadda kanta akasa tace

INA SONKA MAHBUB

yai ajiyar zuciya tareda yin hamdala ga Allah yace nagode naji dadi ki rikemin Alkawari ki rike amana kikuma kula inkun tafi bamu da ikon kanmu ZEENATU akarkashin ikon Sarki da Matansa da YAYANSA muke bamu isa muyi musu da Umarninsu ba sai yadda sukayi damu amma kada kiyi biyayya da aikin zalinci kada kisake acuceki kikasance me addua aduk inda kike kikuma zamo me kamun kai aduk inda kika tsinci kanki domin kada ayi miki cutar da zata karya miki Lagon Rayuwarki

Taja ajiyar zuciyar Zuciyar xuciya tace Naji na amince nakuma gode da Shawararka ya masoyina

 

Ya mike yace mata maza tashi kije kifara shiri indare yayi kizo muhadu anan dan muyi sallamar karshe

Tayi murmushi tace sallamar karshe kamar wanda xan mutu inmunje can

Yayi murmushi yace ba haka nake nufiba nasan wataqila da sassafe zaku tafi kinga ai zaifi kyau mukadaita mu dade tare mukara yin wata hirar soyayyar ko

Tagyada kai tana dariya

Ya daga mata gira tareda kanne ido yana kallonta

Harya tafi yabar gun bata daina kallon saba tabbas MAHBUB yahadu rashin gata ne da yanayi yasa cikar kamalarsa bata fito ba harsai ankura ido ake hanga atattare dashi

Ta girgiza kai kawai takara gaba tabar gun tayi dakinsu

Tana shiga Taga Aminiyarta ZULAI

Zulaihat tace Hhhmmm inata nemanki ai saikuma nahangoki acan lambun soyayya

KUYANGA Tayi dariya tareda dukan kafadar Zulai tace harkin sakawa gurin zaman namu lambun soyayya lallai Zulaihat ke yar sa ido ce

Ba wani saido gaskiyace ba lambun soyayyar bane

Eh bashi bane to ai ba soyayyar akeba

Cewar KUYANGA Tana dariya

Zulaihat tace kifadawa keya yarinya kowa yafahimceku ingaya miki duk wanda yaga yanda kuke tabbas zaigano ckn mintina batareda yasha wuya ba

Hhhmmm to inma soyayyar akeyi saime Ko bamu daceba

Zulai takama baki tace ho Ni na isa ince baku daceba aji haushina to walh bari kiji kundace da MAHBUB tamkar danjunanku akayoku ina kuma Son tarayyarku

Zama KUYANGA Tayi kusa da ita tace Zulai gobe zanketa hazo fa

Da sauri Zulaihat takalleta da alamar tambaya tace hazo kumakamar yaya

Nan Ta zayyano mata komai nagame da Rakiyar da Zatai wa Yarima Turai

Zulaihat tace wayyo Allah na inama ni aka zaba

KUYANGA Tace tabdijan kenan har wani son tarayya kike yi da Yarimamutumin dakowa yasan halinsa marasa kyau To walh ni ckn bakin ciki nake ahalin yanzu da har aka zabeni

Zulai tace Dan dai zakiyiwa MAHBUB nisa ne amma aikinsan zaki huta zakuma kisami hutu da Aikin gidannan ZEENATU kifa tuna mubayine bayinma kaskantattu wadanda baa san inda iyayanmu sukeba ko suna rayeko sun mace Allah shiyasani mudai muntsinci kanmune agidan nan

Dan Allah kikwantar da hankalinki inkinje domin Allah ne yazabeki domin kihuta kedai kiyi biyayya dama ke me biyayyarce kowa yasani bakida surutu magana bata dame kiba inba sabo kikayi da mutum ba basawa ba hanawa dan haka ki ajiye soyayyar MAHBUB anan zuwa sanda zaki dawo kwacigaba

KUYANGA Tace to inma ban ajiyeba yazanyi bayan askiyazo gaban goshi gobe nefa zantafin dole inyi hkr da komai dama saiyau yabayyana min abinda ke ransa

Zulai tace hhhmmm keda bakida gano abu da wuri aisaiyau kika ji kika gane amma ai kowa yagane manufarku tabbas muna muku fatan Alkairi kedashi

KUYANGA Tace mungode

Nan KUYANGA Tahau shirya kayanta ckn wani Dan akwatin karfe me kyau dashi tana Ninka kaya tana sakawa tana ayyanota A turai shin ko wane Zama zasuyi insunje

muje zuwa fans
723 1028 AM Ummi Tandama KUYANGA

 

 

_KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_
United we stand and succeedOur ambition is to entertain motivate the mind of readers

httpswwwFacebookcomkainuwawritersassociation

 

 

Dis Page i Dedicated to My Best friend Hauwau UMMU ALEESHA wa WALEED

 

Nabilancy Luv
Auntyn SS

 

1015

Da Sassafe tagama kintsawa misalin Bakwai na safiya Aka aiko kiranta daga Fulani

Tana shiga Sashin Fulanin ta tararta atsaye Yarima na kusa da ita da akwatinsa babba guda daya da alamar zai dade din domin fam yacika akwatin da duk abinda yasan zai bukata duk da acan gidan nasa akwai kayansa na sawa

UMMAH Ta daka masa Yaji ta sa anyo masa dambun nama ta soya masa gyada me gishiri duk abinda tasan dai yana matuqar So ta tanadar masa taxuba masa ckn Akwatin

Yana ganin KUYANGA Da akwatin yahau kallonta fuska ba faraa yace ke wannan akwatin irin na mutanen da kumafa Kina nufin dashi zaki bini Kinsan kuwa Turai Bafa Me dile bace maza jeki canzoshi kokuma kitafi ba kaya inmunje xan nasiya miki wasu kawai

UMMAH tayi murmushi tace Yi mata hakuri Yarima ta canzo kasan sai ahankali kayi mata uzuri taje ta canzo kayan kokuma inshiga innema mata cikin akwatina na

Yahau girgiza kai yana duba agogon hannunsa

Barshi UMMAH saura mintina Jirginmu yatashi saima munyi wuta ahanyar zuwa Airport din don karmu makara

Yakalli KUYANGA Yace ke ajiye kayanki anan muje da najikinki inmunje zansai miki wasu kiringa sanyawa

Ckn ladabi tace to shikenan

Ta ajiye akwatin karfen nata agefe tabi bayansa UMMAH tana musu Adduua da fatan Alkairi

Wasu bayi maza ne suka kai masa akwatin nasa har ckn mota aka zura a boot KUYANGA Ta shige gidan baya

Motar natafiya zata fuce agidan Sarautar saitaji wani iri aranta tabbas zatayi kewar MAHBUB yau ranar zata zamo mata ranar bakin ciki tunda ta taso kullum suna tare gashi yau zasuyiwa juna nisa kamar ance ta dago kanta kuwa tana dagowa takalli bayanta saita hangoshi ta glass yana dago mata hannu

Ta zura hannunta tahau daga masa itama

Ashe Yarima yana hangosu ta mirro amma baiyi maganaba yai shiru

a Airport kuwa da sukaje Dakyar ta iya daga kafa tahau matattakalar jirgi saida ta rintse idonta

Jirine ma yaso kadata Allah yaso ya kula yai saurin rikota tayo luuu jikinsa yatarota yamannata ajikinsa yahau da ita ahankali

Yasan arina tunda yasan ba taba hawa tayiba

Koda suka shiga ckn jirgi akusa da juna suka zauna

Kujerarsa na kusa da tata

Idonta akasa bata iya hada ido dashi don kunyar abinda yafaru da kuma biyayya

Yakalleta yadauke kai yana so yai mata magana amma yarasa me zaice mata don baya son tana jin kunyar nan tasa shikam tana burgeshi amma baya son kunya shi faranse ne wayyayye

Gani yake duk kauyancin nan da zatayi masa bazasu shiryaba domin saiya wayarta kada tabashi kunya irin nayau

Da aka kawo musu abinsha kin dauka tayi saida yadaka mata tsawa

Ke Dauki mana meye na kunyar

Tasa hannu ahankali tadauki lemon taja ta rike takasa budewa

Yana kallonta tagefe taki budewa kanta akas

Saida yashanye kana yakalleta yace kawo inbude miki

Ta mika masa ahankali

Yabude mata na gongwanine me gas

Taringasha ahankali kusan awa guda kafin tagama

Anyi rabin tafiya Tafara bacci takwanto da kanta kan hannun kujera yatsura mata idanu yana kallon kyakykyawar fuskarta da dan bakinta yaji kamar yakai hannunsa yashafata saidai yana gudun kada tafarka

Can bacci yai mata dadi saiga kanta ajikinsa

Yarasa yazaiyi da ita saboda mutane nakusa dasu suna kallonsu

Haka yabasar bai motsaba gudun kada ta farka takasa komawa

 

Koda suka Sauka a England Kaitsaye suka hau mota ta haya har gidansa

Tamfatsetsen gidane da maimartaba yasiya don kawai insunzo karatu suzo suzauna ackn sa

Daki guda mekyau da tsari yakaita yace mata nanne inda zata ringa kwana

Dayake kayan jikinta riga da zanine tasanya hijabinta hannunta rike da carbi

Tazauna zagwade abakin gado tana so tayi sallah gashi bata san yazatayiba nafarko bata san inane gabas ba gashi Bandakin yawuce tunaninta batasan yanda zata sarrafa ruwa yazubo ba gashi ba agogo adakin

Data gaji da zama saita futo falon domin tambayarsa

Ta dade afalon azaune bayanan yana ciki tajiyoshi yafito daga wanka

Tananan zaune harya kintsa yafito

Yakalleta yace Ya kika baro dakin kika dawo nananan Qalau ko

Tace Dama Alwala zanyi inyi Sallah to bansan yazanyi ruwa yaxubo ba kuma bansan ina zan kalla ba gashi lokaci nakeson gani

Ya koma ciki yadauko mata agogon bango yadawo yace mata Taho muje

Ta biyoshi abaya har dakin da yace natane

Suna shiga ya ajiye mata agogon Akan mirro me lado ladone xata gane shi

Yashige bandakin yana kiranta

Tabi bayansa yaringa nuna mata yanda zata kunna komai takashe ckn Sauki

Da yanda zatayi wanka da shaya dakuma yanda intayi kashi zatayi fuloshin da duk abinda yasan dai zai gagareta

Saida ya tabbatar tagane komai kana suka dawo dakin yanuna mata Gabas sannan yace mata inta idar ta jirashi xaije yasiyo musu abinci yadawo

Kafin yadawo kuwa tagama komai don har wanka itama ta sallo ta maida kayan jikinta taxauna ta takure agado tana jiransa don yunwa takeji

Daya dawo yashigo yakawo mata abincin na take away sannan yabata wata ledar kaya yace Ga kayan sawa nan kala biyar na Siyo miki kafin nakaro miki wasu gaba

Takarba da biyayya tana godiya

Daya fita yabarta tacinye abincin tas tana santi kunnanta kamar yacire

Tayi mamakin ma data iya cin wannan kalar abinci domin a ido dai yaburgeta dama gashi abaka ma gwanin dadi bata taba ganin irinsa ko a hoto ba

Ta wanko hannun tasha ruwa sannan tazo ga Ledar ta zaxxage kayan tana daddagasu daya bayan daya tana mamaki da yatsina fuska domin kayan basuyi mataba

Asalima tayi tsammanin ko canzan leda sukayi da wani domin kayan bana sawar yar musulmi bane

Itakam ko da kudi bazata taba sasu ba rigunan yan bigil suke kanana wanda in an saka zasu damewa mutum jiki

Ga Wanduna pensil ga yan gajerun wanduna sai siket masu roba iya cinya da riguna marasa hannun harda bes tashan iska kayan sunyi kyau

Ga masu sawa Amma

Ta maidasu cikin ledarsu tana mamakin wannan kaya ai baxata taba iya sasuba haba aiko batada kunya wannan kayan sai a gidan mijinta yaushe

Sai bayan wasu awanni yashigo mata don ganin ko qalau take

Yana zuwa yaga kayan akusa da ita yahau tambayarta

Baki bude kayan banenakine fa nasiyo mk yakamata kigwada ma ingani don inga wanda sukafi miki daidai sbd xankoma siya miki irinsu nan gaba

Tace aranta Aiki game kareka

Afili tace kayi hkr nagansu baxan iya Sawa bane sunyi kanana dayawa

Yahade rai baya son kauyanci da Raini fa

Yace akan wane dalili tokisani nanba gida bane baxakiyi kauyan cinnan nakiba dolene kisaka su don awannan garin baruwan wani da wata dankin saka bame kallonki balle yaga laifinki kuma bazaki taba samini wadannan riga da zanin naku nagargajiya ba dan haka maza kisaka su ingani nabaki minti biyar ina jiranki afalo

Yana gama fadin hakan yajuya yafuce

Wani qululun bakin cikine yatsaye axcyr KUYANGA TABBAS tun daga yau tafara nadamar xuwa Turai lallai inko haka zata ringa shigar kayan arna gara bataxoba Gara kuma taita zama dana jikinta

Tasaka kayan agaba tana kallonsu data kalli agogo taga saura minti biyu lokacin daya bata yacika saitayi saurin tashi ta janyo ledar taciro wata riga me karamin hannu tacire ta jikinta tasaka dakyar

Sannan ta sille zanin tasaka wani dogon wando

Bata iya cire dankwalin kayan ba tabarshi akan nata don kada yaga gashinta

Takalli kanta a madubi

Ai dasauri ta rintse idonta tana fadin innalillahi wa inna ilaihir rajiun

Yanzu haka xanje gaban namijiyanzu haka zanje gareshi yagannin nashig uku yau naga takaina meye mafita

 

Fans kugaya mata mafita

 

 

Auntyn Sayyada da Shahida ce
723 1028 AM Ummi Tandama KUYANGA

 

_KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_
United we stand and succeedOur ambition is to entertain motivate the mind of readers

httpswwwFacebookcomkainuwawritersassociation

 

Dis Page i dedicated to my lovely Sister NABILA RABIU LADY a writer of BANI BANE Always i solute you my Namesake oh my Lord bless her and help her everythings

 

Nabilancy Luv
Auntyn SS

 

1520

KUYANGA Takara kallon kanta a madubi taga agaskiya bazata iya futa gaban Yarima ahakaba ai taxama mara kunya kenan inhar yaganta ahakanbashi yabaki umarni daki sakaba bashi yakawo miki don ki sakaba Wata zuciyarta tace mata

Azancen gaskiya kayan sun mata kyau domin wandon yamatseta tsam dam Yafito mata da shap sosai abin gwanin burgewa dai

Ga rigar ta kamata tamkar ajikinta aka kirkireta dama ita ba maabociyar saka bra ba saiga nonuwa tsaye tsar Me sifar kan tasa ga nipple nan tsir ya nuna kansa

Ita kanta abin bai mata tsari ba balle kyangani domin sifarta tafito tamkar komai awaje yake

To yata iya inhar taki futa taje gun nasa zaizamo hakan tamkar ta bujirewa maganar sane sannan umarni yabata ba zabi ba

Kuma ita din akan bin umarninsa take zaune sannan babu musu ko kiwa atsakaninsu akullum ita din baiwa ce makaskanciya agunsa KUYANGA me hidimta masa

Ta tuno kalaman mahaifiyarsa da take ce mata DUK ABINDA YA UMARCEKI DAKIYI KIYI MASA DONKI FARANTA MASA KECE MEYI MASA KOMAI ME KULA DA KOMAI NASA

Saikuma ta tuno da kalaman masoyinta MAHBUB da yake ce mata KADA KIBARI AZALINCEKI KADA KIBARI ACUCEKI SBD KINA AMATSAYIN BAIWA KADA KIYI ABINDA BAI DACEBA ACKN BIYAYYA

ta rintse idanu tana kwalla tana fadin MAHBUB kayi hkr gashi anfara zankuma karya maka doka Zanyi biyayya ga abinda bai daceba zanbi umarnin uban dakina

Tana gama fadin hakan tafuce gurinsa

Yana zaune afalon yadora kafa daya kan daya yana latsa waya

Tun daga nesa yakura mata idanu itako kanta na kasa

Saida ta isa dab dashi tadago kanta taga ashe shidin ita yake kallo saiTaji wata kunya ta mamayeta

Yai saurin kawar da ganinsa daga kanta yace Very nice sunyi mk kayan daga yau sune Kayan sawarki kada nakara ganinki da zani domin nanba kauye bane ina muamula da wayayyu bazanso suga dawa nake tareba inhar ba kin kile ba tunda duk bakon danayi saikinzo kinyi masa hidima

Ta gyada kai kawai

Yace oya muje kicin na nunnuna miki kayan amfanin da zaki ringayi akullum

Ya wuce gaba tabi bayansa adarare

Yaringa nuna mata abubuwa komai har gas yanuna mata yanda zatayi amfani dashi domin acan gidan sarauta Manyan bayi ke girki ba yaransuba

Balle su iya komai su kananan Bayi saisun kai munzalin Aure ake fara Trenasu

Saida yaga ta kwashe akwanyarta na wasu abubuwan kana yace suje su zaga gidan domin can ma akwai abinda zai nunnuna matan

Tana gaba yana bayanta yana karewa mazaunanta kallo

Yawu yake hadiya kawai domin yasha Mamaki aransa yarinyar ta da ita amma komai yaji

Yakaita gurin shukoki don yace ita yakeso taringa basu ruwa kana yakaita gaiding nanma yace hurumin tane

Cai ashe zaki wahala KUYANGA

Yakaita yanunata ga mai gadinsa domin su san juna sosai tunda ita zata dawo girkin gidan zata ringa bashi shima

Au ainaxaci gadinma ita zatayi

Kwanan KUYANGA Biyar agidan takwashe komai akwakwalwarta ta iya kunna gas tayi masa sassaukan girki takan mikawa me gadi intayi

Girkinsa bai wuce indomie Cuscus da suyar dankali da doya da kwai sai sauran abubuwan da basuda nauyi masu Saukin yi

Dan wahala shiyasa bakada kiba

iyakarta dakinta in yana falo bata yarda tafito inba abinci zata kai masaba shima a kunyace take zuwa sbd kare mata kallo yakeyi duk kayan kuma data sanya saiya furta cewar sun mata kyau

Magana me tsayi bata hada su to me zatace masa Bayaga ina kwana ina wuni sai tambayar wani abun kuma

Cikin Sati biyu yazamto tafara sabo da komai hatta kayan datake sawa matsatstsu yazame mata jiki tasaba dasu tunda yakaro mata wasu yakawo mata dayawa

Tun tana kunya inta sakasu harta daina
Yakawo mata manshawa masu kyau da man wanke kai da sabulai nagyaran fata dai

Tana tsafta sosai tana gyara kanta dayake tanada tsahon gashi da cika saidai kullum yasha gyara ko tayi masa manyan kalba ta bazo jelar kalbar baya aiko takanyi balain kyau dama ga fuska kamar ba india sosai kyanta yanata bayyana don hutu yanata shigarta ba koina take zuwa ba kullum bacci daga dakinta sai kicin sai falo

Sai intafuta kaiwa me gadi abinci ko aikin farfajiya

Zaman gidan yafara damunta to amma bayanda zatayi tunda baice tazo tafuta wajenba aibaxata iya futa batare da izinin saba

Yakan futa tun dare sai tsakar dare yadawo tarasa wane aikine haka kamar na barayi

Hhhh bakisan club yake zuwa ba kenan to zauna wataran zaki sani

wata ranar Lahadi tana Daki akwance tayi rub daciki tanata tunanin masoyinta MAHBUB Tasan akoina yake yanzun hakan yananan da kewarta

Kawai taji yashigo mata ba sallama

Ta tashi da sauri tace Sannu dashigowa akwai abinda kake bukatane

Yaja yatsaya yaruke murkar kofa yace kitaso maza kidafa abinci ga bakina nan zuwa gidannan yan Nigeriane amma anan suke karatu Abokina ne sosai Shi din Jinin Sarautane kitsaya kinitsu kiyi abinci me dadi bawai bamuda inda zamu ciyo bane akwai hotels kawai dai yafison abincin gidane nasan sa sarai

Ckn ladabi kai akasa tace to angama

Yajuya yafuta yana karewa yar shimin dake jikinta kallo wanda agaban rigar aka rubuta HOT KISS Da manyan Harufa

 

adaidai lokacin da bakin nasa sukazo adaidai lokacin Allah yabata saa tagama komai

Har juice ta hada na mango da Banana da kayan fruit dai

dayake yakawo komai yasaka afurji

Itako akwai basirar iya yin komai wani abunma ba koya tayiba datayi nazari aranta tsaf zata hada

Tab kaga KUYANGA YAR Baiwa ho Allah yabamu yataki zeenatu

Tayi musu sallama falon yarimane sai bakin su biyu kawai kallo suke suna hira

Bakin suka bita da kallo

Ta dire akan table tareda durkusawa tagaidasu

Yarima yana kallon yanda suketa kallonta

Saida takoma ciki Yarima yakaiwa nakusa dashi duka yana fadin kai SAHABI kashiga hankalinka wannan kallo haka na miyene

Wanda aka kira da SAHABIN yakyalkyale da dariya yace yo mutumina ai abu nagani kamar Zinare agidanka tabbas inhar zai dauku saina daukeshi

Yarima yasake kai masa bugu

dan ubanka wannan ba kalar taku bace kafi karfinta KUYANGA Ce fa da ita nataho ita tadabance ackn BAYIN ma

SAHABI yace kai anya kuwa zanyarda da batunka ace wannan KUYANGA CE tabbas ackn kuyangun ma ta dabance kaga halitta fa ga kyau ga cikar halitta Ga kuma

Yarima yarufe masa baki yana fadin basaika karasaba abar maganar akoma wata wannan munwuce ajinta

SAHABI YACE kaga yarima kabarni nikam wannan tayimin ta furgitani dayawa domin ko ackn KUYANGIN gidanmu bantaba ganin mekyau irinta ba

ASHRAF da sukazo tare ya bushe da dariya yace Kai SAHABI kadai tafi dayawane Plz cool your mine kada kafara ma you are handsome and gentle fa karike girmanka dai

Yarima yace yama fara mana nikam dai bazan yardaba badani a wannan abin kunyarba domin yafi karfin ajinta shima yasani

SAHABI YACE Kai yarima bangane bafa kodai dama kaine aciki

Yarima yaja wani mugun tsaki yace Allah yakiyaye niko mezan da wannan kamanta nine ko a mata cikakku ba kowacce nake kulawa ba balle ackn Bayin gidanmu haba Abokina Me Yarima irina zaiyi da KUYANGA

Yahau bude abincin Duk Dan abar maganar yana fadin Kufara cin abinci tukunna dai

 

Anyi haka da kwana guda yacimmata har daki yace mata Ke Daga yau inhar kinjini da baki kidaina Saka kananun kayan dana kawo miki

Tace to amma babu wasu dazansaka sai wanda mukazo dasu kuma sun tsufa

Yace bakomai kisasu ahakan inzaki fito gun bakina kafin asan abinyi

Ckn ladabi ta gyada kanta alamun xatabi umarnin

Ammafa ta dade tana tambayar kanta shin ko meyasa yace mata hakan Toko tayi ba daidaiba ko sunyi maganar dasu akanbai dace bane Dayake dai batada Amsar tambayar sai muje zuwa

 

Auntyn Sayyada da Shahida ce
724 815 PM Ummi Tandama KUYANGA

 

_KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_
United we stand and succeedOur ambition is to entertain motivate the mind of readers

httpswwwFacebookcomkainuwawritersassociation

 

NABILANCY LUV
Auntyn SS

 

2025

Ranar wata lahadi Tana mopping a falo daga ita sai 3quater da body hug me karamin hannu kanta da kallabi bata taba yarda tabar kanta abude ba sbd akullum lokacin tana gida sai MAHBUB Yahaneta da hakan

Wakarta takeyi ahankali tana Dan motsa kafada

SAI WATARANA MASOYI ZANBARKA SAI WATA RANA INA MAKA BANKWANA _bankwana_

ASHE SABO YANADA DADI AMMA IN ZAAI RABO DA ZAFI MAHBUB NATAFI NABARKABANSAN HALIN DA KASHIGE CIKI BA _Bankwana_

tahau goge hawaye domin wata kewar MAHBUB ce tazo mata shiyasa take masa waqa

Ashe duk abinda takeyi Yarima yashigo yana bayanta yajingina da bango yana kare mata kallo ga muryarta ta masa dadi ga shigar da tayi ta fusgeshi domin wata shaawarta ne yashigeshi lokaci guda

Saida tagama tajuyo zata bar gurin da tsumma da mofa ahannunta kawai taja tunga kanta akasa tana masa barka da shigowa wata kunyace ta lullubeta domin tasan yaji irin waqar da takeyi

Yayi gyaran murya bayan amsa mata da yayi yace mata kishirya anjima zaki rakani wata unguwa

Ta gyada kai tana amsawa da to

Tagama shirinta ckin wata doguwar riga daya hado mata dasu ckn kaya da siririn mayafi

Tayi kyau ainun tamkar balarabiya tafuto sak

Yaleko yace ta futo sutafi

Takwas ta wuce alokacin

wani Store suka fara zuwa ROYAL STAR

Yajibgo kaya aleda yabata tarike suka fito

Yakarbi kayan yasaka a boot

Tashiga gidan gaba

Yaleka fuska ba faraa yace mata futo kishiga gaba niba Drivern ki bane

Ta futo sum sum tashige gaba domin itakam kunyar rabarsa takeji tanajin nauyinsa tafi son bayan domin tana shiga takura takuma fi son taringa nesanta dashi

Suna tafe suna saurarar wakar Nancy Ajram ackn motar daya kunna yana son wakokinta sosai

Yakatse shirun da watso mata tambaya

Zeenatu Wanene MAHBUB ne Kuma meye alakarki dashi

Tahau sinne kai ahannunta tana in inar magana

yace mata alamu sun nuna masoyin kine kenan
tayi masa shiru fuskarta dauke da murmushi

Yace Amatsayinki na KUYANGA Meye ribarki in kika Auri BAWA

ranta taji ba dadi kalmar batayi mata dadiba tunda aiduk mutanene kuma Allah ne yayo KUYANGA yayi BAWAN

Dayaga batada niyyar magana saiyaci gaba

Wato nafuskanci kina cikin soyayya kuma kina ckn kewarsa ko Inban mantaba naganki aranar da zamu baro gida kina daga masa hannu

Anyi hakan

Ta daga kanta

Ya daga kafada yace Well Zancire miki kewarsa domin kiji farin ciki ayau

Itakam bata ce kanzil ba domin bata fahimce shiba sam

Kaji sokuwa hhhmmm muko fans mungane

dayaga taki cewa komai saiyace Zan baki farin cikin da Saurayin naki yake baki domin farin cikinkiTa dago da sauri tasadda kanta akasa ckn mintina kwakwalwarta tahau aiki to me yake nufi kenan soyayya zaiyi da ita

Bawai zamuyi soyayyar da kukeyi dashi bane zandai ringa debe miki kewarsa da baki jin dadi

Gabanta yaringa bugawa ina sambazata iya ba yana ubangidan nataba da itaba

Dayaga batada niyyar magana dai saiyakyaleta yaci gaba da tukinsa yana kallon waje yana kiyasta tayanda zaibi da ita don da alamar zatayi duhun kai awannan harkar

Saida yabiya da ita ta club dinsu

Ya ajiyeta agefe yace tajirashi

Taita kallon mata da maza anata cakudedeniya ana ta shan giya da masu shan sigari

Saikaga mace acinyar namiji suna manne ana tsotse tsotse ba ruwan wani da wani acan gefe guda wasu sunata rawarsuanne ajikin samarinsu wasu acan kan filo ana dance

Abin mamaki yabata duk da kasar masu jan kunnece akwai musulmai bakake agun kuma har dasu ake wannan harka

Daga nesa ta hangoshi da wata mace yana mata kiss agoshi sannan ta rumgumeshi suka rabu tana dago masa hannu

Kafin yakaraso gunta saiga wani bature dufagabanta ya tsaya dab da ita yana mata magana da harshen turanci

To dayake bawani ji take sosai ba don kadan kadan takejin turanci tsintar binda baa rasaba takeyi daman tunda ana musu daraci da islamiyya da bangaren koyarda harshen turancin duk ackn gidan Sarkin

Ta juyar da kanta

Aiko dai wannan bature yai gangancin kama hannunta yana mata faraa

Yarima na zuwa ya fuske hannun nata sannan ya wanke baturen da mari

A furgice baturen ya ranta ana kare domin yai tunanin ko mijin tane yadawo gunta

Tashige motar da sauri gabanta na dukan uku uku

Saida suka fara tafiya sannan yace mata ke bakida hankali zaki kulashi dahar zai rike miki hannu

Tace ahankali bansan yaxo gunba walh kuma kafin inyi masa magana yarikoni

Yaja tsaki kawai ransa na msa quna baisan daliliba

Amaimaikon yawuce gida saiya nufi wani makeken hotel da ita

Saida yakama daki sannan yace ta biyoshi

Yabude dakin da key wanda ke a saman hawa na biyu

Dakin babbane daya jal amma ahakan VIP ne domin yakawatu yaji kayan alatu ga komai nan daka danna wata tarho maaikata zasu iso maka da gaggawa

Gadone makeke da mayan kujeru adakin duk sunciye ga furji da toilet ack

Ya kwanta akan gadon yana nishi waishinan yagama gajiya

Ta zauna akan kujera tana kallonsa

Yakalleta da ido guda yace

Zoki daddanna min jikina

Ta mike ahankali ta tsaya akansa

Yacire kayan jikinsa dagashi sai gajeran wando da bes

Hankalinta yadaga ganinsa ahaka tunda take bata taba ganin halittar namiji abayyane ba saiyau domin yar bes dinma cireta yayi

Tayi kas da kanta gabanta na faduwa domin jikin yarima na dabanne akwai gargasa ga kwanji ga cikar halitta

Ya janyota kan gadon yana fadin

Matso sosai kiyi min tausa bacci xanyi

Batace komaiba tahau yi masa cikin biyayya ba musu

Yalumshe idonsa wani magana disu na shigarsa

Tabbas abubuwa sun gama motsa masa babu abinda zai hanashi jin dadi ayau dama tun dawowarsa Kasar sau daya yayi da wata baby Rihanna tayi tafiya karuwar tasa

Tuni yabirkitota jikinsa yana neman zille mata rigar jikinta

Gabantane yaci gaba da bugawa tana addua ckn ranta domin dai tasan tashiga hannu babu me kwatarta sai Allah sannan bata isa tayi masa musun komai ba ayau sai alokacin ta tuno kalamansa na ckn mota wato nufinsa zaisha mintinta amma ba soyayya zaiyi da ita ba

To ai ita gara suyi soyayyar yabar mata mutuncinta

Hawaye taji zai taho mata tayi saurin mayar dasu don kada yagani yazaci zata bujire masane

Itako kanta take tausayi ayau tasan batada mafita sai Allah

 

tabdijan Fans akawo mata taimako
724 816 PM Ummi Tandama KUYANGA

 

_KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_
United we stand and succeedOur ambition is to entertain motivate the mind of readers

httpswwwFacebookcomkainuwawritersassociation

 

Wannan Page Sadaukarwane kyauta sukutum ga Takwara takaina wato NABILA DIKKO marubuciyar DANGIN MIJI _ina jinjina miki inayinki irin Sosai dinnan Alherin Allah yakai inda kike yakuma kawo mana Daukaka da tsari mu 4 Stars Writers_

 

Nabilancy Luv
Auntyn SS

 

2530
Tanajinsa ya hau sille mata kaya tareda shafata ahankali salo salo Yahau shinshinarta kamar wani kare ko mage

Itako tayi lakwas ranta baya so amma takasa motsawa don gudun bata masa

Yaringa wasa da sassasan jikinta axuciyarta addua kawai takeyi akan Allah yakawo mata dauki

Harya cire wandan jikinsa kuma sai yaji wata Izza tashigeshi yaji aikwata kwata bai dace yakusanci baiwarsaba domin hakan zai iya kawo masa ragin Aji

Ya turarta gefe tareda tashi da sauri yahau zira kaya yana fadin maza tashi kisaka kayanki mutafi

Ckn Sanyin jiki ta mike ta fara maida kayanta ajiki tana godiy ga Allah daya kubutarta

Koda suka baro hotel dinnan kai tsaye gida yamayarta

Da dare saida yadawo Club yasami mata yazaba ciki tareda diddikar giya son ransa yasha yayi tatil sannan yakebe da mata

Bai dawo gidanba saida tasakeshi giyar Wajen 4 na asuba yadawo

Duk bidirin da yakeyi nafutar dare da yawon dare bata ramfo abinda yake fita yiba Duk azatonta ko wani aikin yake futayi tunda bata sanin lokacin dawowarsa

Da Safiyar wata jumaa Yarisketa akicin tana kokarin dora masa abin kari

Yayi gyaran murya tayi saurin juyowa

Ta durkusa ta gaidashi ya amsa fuskarsa ba faraa

Yace mata kishiga kigayara min dakina Kitabbatar kingyara minshi tsaf domin yayi kura goge koina Domin Bakuwa zanyi

Ta gyada kai tana fadin angama Ranka yadade

Yafuce yabarta tana ci gaba da abinda takeyi

Aranar ta wuni aikin gyaran dakin nasa bata taba shiga ba sai ranar

Duk yanda yake kwalliya da kwalisa da izza da dagawa irin na Jinin Sarauta amma dakinsa cikin datti yake gado kawai yake hayewa yakwanta tun xuwansu duk da satinsu biyu baisa ta shareba saiyau

Damasu maza aisai a slow sungaji hakan

Saita hau tunanin ko wacece hakan da zatazo lallai tanada babban matsayi agunsa tunda har asbd ita akeyin gyaran dakin

Ta goge koina ta gyara dakin tsaf tafeshi da Air freshner me dadin kamshin Splash

Harta juya zata futa kuma saitayi tunanin mezaisa bazata bude dan furjin data gani adakinba ko shima cknsa zaibukaci gyara

Tadawo da baya ta budeshi

Aiko wani wari yabugi hancinta

Tayi saurin toshe hanci

Kwalabe tagani wanda bata fahimci kona meye ba

Saida tahau fito dasu tana dubawa tafara gano kona meye

A iya fahimtarta kwalaben giyane taga anrubuta

WISKY da manyan harufa sai wasu datagani sunfi yawa agun anrubuta ORIGINAL ALCOHOL

Tahau gyada kai tabbas giyace

Ta maidasu inda suke ashiryensu

Takama baki tana mamaki da zancen xuci

Yanzu dama giyar da aketa cewa yana sha da gaskene Lallai wannan ya iya takunsa Allah yashiryaka

Ta mike tsam tafuta abinta

Sai dare yadawo gidan amma bashi kadai tajiyoshiba

Ta fito da sanda tarabe a wata siririyar hanyar dazata sadaka da falo ta hanyar dakinta tana hangensa yashigo shida wata siririyar baturiya da kananun kaya ajikinta sunshige dakinsa

 

Ta tsaya kem agun tana Allah wadaransa Aranta domin yarima dai ba hali ga bin mata ga shan giya tabbas Duk wacce ta Aureshi batayi dace da uban yayaba Sarkinsu adali me kyan hali Allah yajarabcesu da Da mara kyakykawar zuciya

Takoma daki abinta tana tuno masoyinta MAHBUB ko yaushe Allah zaiyi komawarsu gida taganshi

Da safe tagama abin kari takai musu daining table Dankalin turawa ta soya da kwai sai shayi dayasha kayan hadi data dafa taxuba a flask

Takoma daki abinta

Basu fitoba sai karfe 11 daya suka fito tana rike dashi ajikinta

Tare suka ciyar da juna tana bashi abaki yana bata

Rihannah kyakykyawar baturiyace wacce itace mace kadai dayafi so tafi kuma gamsar dashi

Tasan salo salo da luggar gamsar da namiji

Macece me tsananin kishin tsiya saita kashe mutum akan kishi

Tunda suka fuce basu dawo ba sai dare daga yawon su

Yatarta da KUYANGA adakinta tana bacci

Yabubbuga mata kafa ta farka afurgice ta tashizaune tana mitstsika idanu

Yace mata nazone don inja miki kunne akan kada ki sake kiringa futowa alokacin da kikasan bakuwata na nan banason taganki zamu iya samun matsala da ita

Tayi saurin gyada masa kai

Yajuya yafuta yana waiwayenta domin tayi masa kyau ga surarta tar wacce yake tsananin kwadayi ckn wasu kananan kaya

Duk yadda yake gudun RIHANNAH kada taga kuyanga saida aka sami akasi taganta domin kwananta uku agidan akai kicibus a falo

Tafito tabaroshi adakin xatayi kallo ita kuma KUYANGA Tafito Zata dauki Abinta akicin kuma dole saita sada kanta ta falon tunda dakinta atsakiyar falon yake yana kallon nashi

Kallon kallo aka hauyi

Ita KUYANGA Ba damar yin magana gashi gabanta na dukan uku uku tana ganin tasaba doka gashi Ba turanci take jiba balle tagaidata ckn harshen turancin

RIHANNAH Tayo kanta tana fadin _hey girl what Are you Doing here_

KUYANGA Tasadda kanta kasa jikinta na kyarma

RIHANNAH takarewa kuyanga kallo taga yanda yarinyar tahadu ga kayan jikinta ya amsheta wandone pensil da riga bigil me siririm hannu ajikinta kanta ba kallabi gashinta yakwanto agadan bayanta

RIHANNAH Ta fuxgota Tana ihu kamar zata cinyeta don kishi _When are you coming This house_

KUYANGA takara furgita ta kankame jikinta takasa magana tunda bata fuskanci mema takece mataba balle tabata amsa

RIHANNAH ta gaura mata mari tana fadin _are you mad_ _If you talk me Rubbish i will kill you now_ ganin KUYANGA Batada niyyar magana yasa taga kamar raina mata hankali takeyi

Tashakota ta hadata da bango

Ihu da kakarin da KUYANGA Keyi yasa YARIMA dake can dakinsa kwance yasa yafito aguje

Yana ganin abinda ke faruwa yayo kansu aguje yakwaci KUYANGA Ahannun RIHANNAH yatura KUYANGA Gefe yana fadin taje maza dakinta

RIHANNAH ta cakumeshi tana masa ihu akan saiya gaya mata wacece tagani agidansa

Yazabga mata mari saida taga taurari

Agigice ta sakeshi tana rike da gurin taji marin har kwanyarta tahau kuka tana tumami agurin

Yawuce ta afusace yayi dakinsa

Ta tashi tabishi tana cewa saiya kori yarinyar kokuma ita tabar masa gidan

Tasan yana sonta sosai shiyasa take fadin hakan

Amma agun yarima wannan ba abune dazai yiyuba yama xaai yakori KUYANGA To inya ma koreta ina zataje itada batasan kowa akasar ba shine dalilin xuwanta ai inhar yabiyewa son zcyr yabi zabinta tabbas zai aikata kure domin sai ya fuskanci bacin rai gun mahaifinsa inyaji toko mahaifiyarsa da bata son bacin ransa itanma ai baxata barshi ba

Dayagaji da hargowar tata saiya zare belt yaringa dukanta ko ta kyaleshi

Ranta yabaci da irin hukuncin da yayi mata wanda bata xataba

Kwana tayi tana faranta masa rai domin sau biyar yahauta kafin wayewar gari domin ita din jurauce itace tayi masa sabo da ZAZU

OhSU Rihanna yau ga karshenki sai akara gaba

Itadai KUYANGA tana jiyo ihunta ana dukanta saita kara cika da tsoro taji kuma baiburgeta ba domin shine yajawa kansa dabaya dauko mata da bazasuzo suyi masa hauka agidaba

RIHANNAH bata kwana agidanba tuni ta fuce da ita da komatsanta tayi fushi dashi sukayi baran baran aranar

Hhhhh muje zuwa

Auntyn Sayyada da Shahida ce
725 333 PM Ummi Tandama KUYANGA

 

_KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_
United we stand and succeedOur ambition is to entertain motivate the mind of readers

httpswwwFacebookcomkainuwawritersassociation

 

SHARHI

ZUWA GAREKU MAKARANTAN LITTAFIN KUYANGA INASO INYI MUKU WANI DAN TSOKACI MUSAMMAN MASU YAWAN KAWO NASU RAAYIN AKAN KUYANGA TOKU SANI BAWAI INA KUSHE GA BATUNKU BA INASO KUBARNI DA NAWA RAAYIN NAYANDA NA DAUKO ABUNA AKWAI MASU CEWA KIYI KAZA GURI KAZAKADA KIBARI YAYI MATA KAZAKYANTA DAMA KISAKA TAYI KAZA KO YAZAMO MEYIN KAZA TO DUK INASO KUZUBA IDO KUGA KARSHENSA WANDA YAGA ABIN HAUSHI MA YACE ABIN BAI MASA BA ZAIDAINA KARANTAWA INBAN YI KAZABA DON BAI DACE BA TO FALILLAHI HAMDI NI DAMA BANYI DAN INMUKU DOLE BA DOMIN INHAR NABI TA BAKIN WASU TO LITTAFINA ZAIYI KWANA NE YATAFI LABARIN WATA MARUBUCIYAR TONIKUMA BANA FATAN INYI SATAR FASAHA YANDA NA DAUKO LABARINA ABARMIN AHAKA DOMIN DIRECTOCIN INDIA DANA KASAR MU NIGERIA DA SUKE HAUSA FILM BA DAYA SUKE DANA INDIYA BA AKWAI BAMBANCIN FASAHA KARYAR MUTUM YAGANO YANDA FILM DIN INDIYA ZAI KASANCE AKARSHE TO NIMA KADA ACANXAN RAAYI INA KARA FADA WACCE TAGA NOVEL DINA YABATA HAUSHI AKAN STAR MACE KO NAMIJI ANYI ABINDA RANTA BAISOBA TABAR ABIN ARANTA BASAITA FURTA MARA DADIBA INA KARA JADDADA MUKU BABU FA DOLEDOMIN KUYANGA YASAMI DAUKAKAR DA BAZAI FADUBA KALAS _tank you fans inayinku yanda kuke yina Allah yabar kauna

Da daddare KUYANGA Tana kwance taji shigowarsa dakin nata

Tayi saurin tashi tana masa Barka da dawowa

Ya xauna bakin gadon nata yana mata murmushi tare da Amsawa

Tayi mamaki domin bata xaci zataga faraarsa ba ma tunda tasan ta karya masa doka tafuta alokacin dayace kada tasake tafuto in RIHANNAR tana nana gashi harsun sami sabani adalilinta tsorone ma yadarsu aranta tana tsammanin ko fada yazo yi mata

Ta takure jikinta agefen gadon

Daya fahimci atsorace take dashi sai yasha mur yace meye kike wani matse jikinki wato kina ganin ko wani abu nazo miki ne Ko a hotel kyaleki nayi bawai hkr nayiba yanzu kuma ba zuwa nayi na taba kiba tunda kinyi sanadin barin me debe min kewa gidan dole yazamo kece zakici gaba da deben kewar tunda dama dan hakan nataho dake bawai donki dafan girki koki gyaramin daki nake zaune dakeba don inji dadin rayuwa ta dakene dan haka kizama cikin shiri zuwa daren gobe yau baa gidan xan kwana ba inada Dinner din wani abokina till down kwana zamuyi acan

1 thought on “Kuyanga Hausa Novel Complete”

Leave a Comment